YAYANA MIJINA 5


YAYANA MIJINA
YAYANA MIJINA

YAYANA MIJINA 4
 πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 71*✨
Mutuwan tsaye ashrim yayi ganin mutun gaban mirror, sarah kuwa kasa gane me hakan yake nufi tayi kodai abokin ashrim ne, cike da bacin ashrim Ya cakumo wuyan AL,amin idon shi Ya kada yayi jaaa, uban me ya kawo ka dakin Matata, dama abin da kuke aikatawa kenan ban saniba, Wlh sarah kinban kunya kinban kunya,. Kuma *Wlh Na sake ki saki daya* kamar saukar tsawa taji duk da tana San rabuwa da ashrim amma ba irin ta nan ta, mezata cewa Mama da baba ashrim Ya kamata da kwarto, wani kuka ne Ya zuu mata, wani ihuu ta saki taii kasa tana kuka,kuka take sosaai,.
Mom ce tai salllama ta shigo itta da Hafsat sosai hafsan ta tsorata ganin yadda ashrim Ya shake al,amin.
Son ka sake dan mutane AI bashi da laifi,itta ta kawo shi itta zaka kama da laifi, da kyar mom ta kwace al, amin Baya yayi yana sauke nunfashi, duk Ya wahala,. Kallan sarah yaii my one wannan mijin naki bashi da hankali inajin yana shaye shaye,kanshi ashrim yayi yai mom tai saurin riko shi,.
Sai a lokacin sarah taga daga itta sai towel, hijab ta dauka tasa, ta nufi inda al, amin din yake, kallanshi taii zuciyanta Na tafasa, mari ta bashi kyakykyawa, sosai take marin shi tana fadin kaiwaye, me namaka,mena maka Na kare Ma wani abu a duniya, tsabar mari har fasa maii hanci tayi ta mare shi yakaii hamshin, wani mari data bashi saida Ya kifa, Hafsat na ganin haka tai saurin rike sarah karki hallaka Dan mutane mana dan kina burin kunya,? Kallanta sarah taiii, ji take dama ta mutu ta huta, mom kuwa ranta Ya baci ashrim kuwa ji yake kawai Ya kashe sarah Ya huta,.
Kusa da ashrim Sarah ta nufa Wlh yaya ban sanshi ba, *sarah na sake ki saki biyu* kuma ki kuskura kika sake matowa kusa Dani zan cika dayan, cakk ta tsaya, Hafsat kuwa dan murna kamar ta rumgume al, amin haka take jii dole ta kara maii kudi,.
Wayan sarah ne Ya hau kara, dauka tayi Yaya Usman ta gani,sosai hannunta yake rawa me zatace dashi, dauka tayi ta fashe da kuka,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/4, 4:18 PM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
      πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
         🌟🌟🌟🌟
            πŸ’«πŸ’«πŸ’«
                🌟🌟
                  πŸ’«

*✨YAYANA MIJINA 73*✨
Sosai Ya kidime sarah me yake damunki fada mun Maye ne? Sikenan yaya, yaya ashrim Ya sake ni, Wlh yaya niba mazinaciya bace, sarah come down, yi mun bayani, nan ta fada maii Iya abin da ta sani, OK ganinan zuwa,.
Duk suna tsaye kamar sojoji, cikin fushi ashrim Ya juya Ya fice parlour mom ma ta bishi haka Hafsat, kallan al, amin taii Allan Ya isa bazan taba yafe Ma kuma insha allahu SAI KAYI NADAMA Allan Ya isa, kallanta yayi a wahale dan Ya maru, cikin fushi tabar dakin, da kyar Ya isa fitowa parlour da niyan Ya wuce, dai dai lokacin Usman Ya shigo,da guda ta fada jikin shi tana kuku Wlh yaya niba mazinaciya bace, come down sister Na yadda dake dari bisa dari, duk yadda akai sashi akaii,matsar da itta gefa yayi, wuyan  al, amin yasha ways saka wannam aikin? Cike da wahala Ya fara magana, budurwa tace, dauke shi da mari Usman yayi? Waya saka, malam nace Ma budurwatace, wani hadadden naushi Ya bashi a ciki,nace waya saka? Kasa yayi yana murku susu, wayar shi Usman Ya dauke, hello inspector ameer, ina san kazu kaida yaran za muyi magana, cike da tsoro al,amin Ya dago,.
Me kake shirin yi budurwa tace fa, baice mai komai ba, Hafsat kuwq ta tsorata, baa dade ba ameer suka karaso, nan USan Ya fada maii abin da sarah ta fada maii amma mutumin Ya dage itta ta kawo shi, yana San a bashi huro har sai lokacin daya fadi gaskiya ,haka kuwa aka tafi da al, amin,.
Sis stop crying jeki hada kayanki, I will explain it to mom, tana kuka ta nufi dakinta,.
Gikin ashrim kuwa har Ya fara sanyi kamata yayi yayi binciki, tukum (daga Baya kenan kayi wasa da damanka ashrim )
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/5, 10:43 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
           πŸ’«πŸ’«πŸ’«
              🌟🌟
                πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 74*✨
Dakinta ta nufa zama tayi a kan gado sosai take kuka wai taya akaii har wani Ya shigo mata daki bata saniba, meta ta maii a rayuwa me ta tsare maii,oh Allah, .
Usman dake parlour yana jiranta ashrim sai harara yake watsa maii, ganin ta Dade. Dade bata fito ba yasashi nufan dakin da sauri ashrim Ya sha gaban shi, ina zaka dakin matan tawa zaka shiga, kallanshi Usman yaya from up to down, me kace matar ka, Lallai ai kayi kadan, tun ka sake ta a ina ta Xama matan ka, banza wawa kawai, cike da bacin raii ashrim Ya dauke shi da mari,cikin bacin raii shima Ya daga hannu zai maren shi sai kuma Ya fasa, idon shi tuni Ya kada yayi jajur,.
Sama nufa bai cemai komai ba, cike da bacin ciki Ya nufi part dinshi haka Ma Hafsat tabi bayan shi, mom kuwa mota ta hauu ta kama hanyan gida,.
Da sauri Ya karasa gunta ganim ta kifa kaii a gado sai kuka take ba kakkautawa, sarah wai banace ki daina kuka ba Allah Ya tare da mai gaskiyaa Ni Na yadda dake sosai Dan Allah ki daina bata hawayen ki,. Haba yaya ba dole inyi kuka ba Wlh ni ban sanshiba kuma bansan yaushe Ya shigo min daki ba, an mum wannan sharri amma ace bazanyi kuka ba, ta karashe maganan tana kuka,. Sosai Ya ke jin kukan yana taba maii zuciya, wardrobe dinta Ya nufa, Tass dauko big trolley nata Ya Fara zuba kayan ta, duk ka Ya juye sannan yace dauki duk abinda Ya San tana da bukata,. Wasu kaya Ya mika mata, GA wannan kisa ina jiranki a waje kuma karki batan lokacin, bana San wannan kuka  fita yayi da akwatin, dasu laptop dinta,.
Ashrim kuwa part dinshi Ya nufa, yana zuwa yai wurgi da kayan hannun shi,, sosai zuciyan shi kemai kuna baisan sanda hawaye Ya zubo maii ba, Hafsat ce ta shiga, sweetheart wai Maye ka wani dumu, naga dama ba santa kake ba ni banga abin damuwa ba, kallanta yayi da idonshi jajur, baki ga abin damuwa dama taya zaai ki damu tunda bake abin yake kunawa zuciya Ba Sarah kanwata ce, sannan kice kar in damu, ohh god why why meyasa naii haka me yasa nasan sarah baza tai wannan abun ba, why why,? Rike shi taii naga ka kamata tun ka kamata ta aikatane wama Ya Sani ko ba tun yanzu teke yiba,. Kallanta yayi raii bace get out, haba sweetheart, cikin tsawa yace get out, sosai ta tsorata
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/5, 10:57 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
  🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
       🌟🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«πŸ’«
             🌟🌟
               🌟
*✨YAYANA MIJINA 75*✨
       Toilet ta shiga tasa kayanta duk idonta Ya kada yayi jajur yanzu me zatacewa su mama da baba, yanzu Ya zatayi ba wanda xai yadda da itta wayyo duniya taiwa Sarah NI NAGA DUNIYA (my next novel),.
Sosai take hawaye tana tuna farkon zuwanta gidannan daga makaranta Ya kawo ta nan gidan, tuna rashin mutuncin daya mata take, haka ta fito tana hawaye tana tuna duk wani abu daya taba faruwa tsakaanin su,.
Ashrim dake wajen window yana kallan motan Usman dake jiranta a waje,. Tuna sanda a lecture tace kamar a secondary yake, sannan da sanda Ya fara ganinta a gun Dad tace tsan da maganar aurem shi, tuna sanda Ya Fara kissing nata yayi lokacin Ya karbi car keys nata, sosai yake hawaye me yasa zaiyi haka, fitowa tayi ta tsaya tana kallan part din nashi Tana hawaye,.
Ganin tana bata maii lokaci yasa yaje Ya riko hannunta Ya sata a mota, sosai ashrim yake hawaye dama yace karta tafi,.
Gate mai gadi Ya budewa USman yaba motan shi wuta,. Bands kuka ba abin da take a motan,shidaii ashrim baice komai, ganin taki yin shiru yasa yaii parking, kallanshi taii ido jajur, sarah kina San mijinki baki San rabuwa dashi ko kiyi hakuri, Wlh Yaya Ba haka bane insan rabuwa da yaya amma bata nan hanyan ba yanzu me zan cewa mama da baba yaya, yaya ni gara in mutu Ma, Ya isa sarah bazamu fadawa su mama sai munyi bincike kinji, daga maii kaii tayi, yanzu yaya ina zamu?.
Murmushi yaii vaki San nasai gida ba nan zamu karki damu gaskiya zata baiyana, daga maii KAI tayi haka Ya nufi gidan shi da itta yai horn mai gadi Ya bude, gidan babba ne Dan yafi Ma na ashrim, kayanta yasa aka kai wani part,.
Taku har kullun Hajara muhammad Falalu Mami
My WordPress
Nattygirl20.wordpress.com
ByπŸ™†Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
  🌟🌟🌟🌟🌟🌟
    πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
       🌟🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«πŸ’«
            🌟🌟
              πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 76*✨
A bakin kofa ta zauna tana ta kuka taki tashi, part dinshi Ya wuce Ya rage kayan jikin shi, part nata Ya nufa ganin ta a bakin kofa Ya sashi karasawa da sauri, wai sarah maye yake damunki ne? Nace kabar komai Allah zai tunu asirin wanda yai miki wannan abun, Amma kin zauna kina ta wani kuka, OK na gane mijinki kikeso ko ta shirya yanzu In mayar dake, Ai abin da kike so shi nake so tun kina San mijin ki nima Ina tayaki sanshi, mikewa yayi Dan ranshi har Ya fara baci, da sauri ta riko shi, am sorry yaya Wlh Ba haka bane, kawai daii abin yana damuna nane a rai,.
Niji tashi ki shiga ciki, mikewa tayi dai dai lokacin phone dinta tahau ringing, ganin mama yasa ta firgita kardaii Yaya ashrim Ya fadawq mama, dauka tayi da sallama, wa, alai kumul salam Sarah Ya gida ina fatan kuna lafiya? Kallan Usman taii daga mata kaii yayi alamar tace eh, eh mama, OK dama jina nake wani iri shine nace bari in kira ki, sai da safe kinga dare yayi, OK mama saida safe,.
Tana kashe wayan hawaye Ya fara zuba a idon ta, rike hannun ta yayi Ya shigar da itta, a parlour Ya zaunat da itta sannan ya nufi kitchen, hot tea Ya hada mata, da kyar tasha,.
Sister jeki ga daki can kiyi bacci karfa ki tsaya kina wannan kukan, daga maii kai tayi, saida safe yai mata Ya fice,.
Toilet ta shiga tai alwala sannan tazu sallah  ,haka tai ta nafula batai bacci ba, idonta biyu akai sallan asuba saida tai sallah sannan bacci Ya dauke ta,.
“`to masu karatu zanbi ta bakin ku kunsan ance a shawara da abokanai abu ne, to aganinku waya dace da sarah, inada da idea to both sides, inma ashrim ne nasan yadda Xanyi ta koma gareshi in ma usman ne shima nasan yadda zanyi, GA number Na for comments 08032464246 indai kuma kukai equal a shirye nake da na sako wani guy din :D😜“`
08032464246
By
πŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/5, 6:33 PM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
           πŸ’«πŸ’«πŸ’«
              🌟🌟
                πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 77*✨
Washe gari.
AL, amin ne a prison sosai yasha wuya, amma kwata kwata Yaki fadan gaskiya, Dan yasan zai sami kudi,.
Usman bayan yai sallah asuba Ya zauna a masallaci sosai yaiwa sarah addua akan halin da tashiga, sannan ya roki Allah Ya bashi nasara Akan binciken da zaiyi,. Sai da gari yayi haske sosai sannan ya wuce gidan,. Part dinshi Ya nufa,yai wanka saboda zaice police station dan zai fara bincike daga kann a al,amin Amma in bai fadi gaskiya ba Ya Xama dole yai bincike Wanda bai San daga ina zai fara ba,.
9:00ya gama shiri Ya ci abinci, part dinta Ya nufa ganin Bata nan hakan Ya tabbatar mai da tana daki, kofan dakin Ya tura a hankali, ganin bacci take yasa Ya rufe mata kofa sannan ya fice motan shi Ya dauka Ya nufi police station ,.
Da sallama suka gaisa da ameer, Ya aboki Ya fada kuwa? Ina fa anya kana ganin sharri yai mata yafa daku ba kadan, kallan shi Usman yayi ranshi Ya Fara baci Amma dole yai control kanshi, ameer Dan Allah ka barshi anan har Sai Na gama bincike nan indai Ya tabbata sharri tamai Na yadda a kulle ni a prison na shekara kuma Na dauki alkawarin zan bashi kashi uku a cikin dukiyata I promise you this,kallan shi ameer yayi, Lallai Ya yadda da kanwar shi sosai, shikenan aboki,. Mikamaii hannu yayi sukai musabaha, sannan ya nufi motan shi yana tunanin ta inda zai Fara,.
Sarah kuwa sosai tai bacci, ringing Na wayanta ne Ya tasheta,dauka tayi sister minal ta gani,murya can ksa tace salam alaikum, da kuka minal ta Fara magana nasan sharri akaii miki Dan Allah kiyi hakuri elbow Na yadda dake Dan Allah kiyi hakuri, yanzu kina ina,. Itta cikin kuka ta fara magana Wlh minal niba mazinaciya bace Wlh bansan me nawa bawan Allah nan ba, Sister Na yadda dake dari bisa dari Dan Allah yanzu kina ina, address Na gidan ta bata sannan sukai sallama,.
Ashrim kuwa bai runtsa ba sosai yake ji zuciyan shi na bugawa, wai me ke shirin faruwa dashi ne, kardai Ya fara San sarah ne kodan Ya ganta da wani ne, sosai yake sake sake a zuciya, what if plan aka hada, No No no Ya zaai ace plan ne alhalin ba kowa a gidan daga itta sai Hafsat kuma yau kwanannta uku a gidan, sosai kanshi Ya kulle, tuna sanda yace Ya sake ta saki biyu yaii, innalillahi Ya furta,.
Bugun kofan da yaji yasa shi dai tunanin da yake, Hafsat ce wait kai malam baxaka budewa mutun dakiba wannan Ma ai wulakanci ne jiya baka kwana a dakina ba amma kazu ka wani rufe daki nifi Allah bazan yadda ba wato kana tunanin wannan karuwan matan naka ko? Sosai magan ganunta suke bata maii raii, cikin fushi Ya bude kofan tun kafin ta ce upan Ya dauke ta mari, kafin ta dago Ya kara bata wani, da sauri tabar gurin harda hadawa da gudu,. Tana zuwa daki tai dailing number din mom, mom na dauk ta fara magana, Wlh mom bazan Zauna da dakinba dama mahaukacine ban saniba, Allh bazan zauna dashi ba, tana kaiwa nan ta kashe, sosai ta tsorata kardai ashrim Ya gane gaskiya in kuwa hakane Ya zatayi, number sadiya ta kira, nan ta fada mata komai, tab Lallai baki da dama Hafsat WAto bazaki bari Kikai satin bama, ke ba wannan ba al, amin Na police karya tuna min asiri, ke karki wani damu yanaji kin Kara maii kudi shikenan, kisan yadda zakiyi kije police station din ki fadamai kin kara mai kudi shikenan, no Sadiya kinsan asirina zai iya tunuwa, OK karki damu ni zanje yauwa friend shiyasa nake sanki,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/5, 7:00 PM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
  🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
           πŸ’«πŸ’«πŸ’«
              🌟🌟
                πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 78*✨
Cike da kidama Mom ta nufi gidan, Hafsy najin shigowan mota ta fito da gudu, mom Wlh ashrim Ya haukace sai jege jefe yake kinga yadda Ya kamani yai ta duka kuwa, ko takanta mom batabi tai cikin gida, Mutmushi taii saina siye zuciyan ki zaki gane koni wace, itta Ma cikin gidan ta nufa,.
Sosai mom ke biga kofan, son ka bude nice, yana budewa Ya rumgume mom dinshi sai kuka, sosai ta girgiza yau son dinta ne da kuka subhanallah, mom meyasa saarah zatai mun haka meyasa mom, har kiyayyan yakaii sarah ta dinga kawo min mazajem banza gida Na why sarah why, duk da mom na tausayinshi amma saida ta hade raii me kake nufi Dan ka rabu da itta yasa kake wannan shashancin, Lallai yau Na tabbatar baka da hankali ama auren shikaran kiya amma ka zauna kana shashan ci, baka kula da matar ka har dukanta kake, Hafsat ce ta karba mom ko abinci yaki ci kallnshi taii shikuwa yadda yake ji bazai iya cin abinci, dining mom ta nuna maii, Ba yadda Ya iya dole Ya zauna yana cin abinci, tuna sanda yace Na sake ki saki biyu yai, da sauri Ya Mike sakamakon aman daya ji, toilet Ya nufa yaita kwara amai,sosai mom ta jirjiza, mom ta nufi dashi sai asibiti,.
Suna tafiya usman Ya danno kan motan shi, parking yayi a waje, sannan yai knocking, Mai gadi Ya leko ganin shine yasa yai murnushi tare da fadin sannu da zuwq yallabai, murmushi yaii, sannu Baba,dama gunka nazu, to Allah yasa lafiya, eh lafiyaa Baba, dama so nake nama tamabaya,to Allah yasa Na sani, yauwa Baba Dan Allah jiya kaga wani yaxu gidannan? Kaii gaskiya Ba wanda yazu koda kuwa kawayen amaryar alhaji, to baba kana ganin akwai wata hanya da mutun xai iya shiga gidannan Ba tare da wani Ya saniba? Aa gaskiya babu kuma kaga katangar nan kuda kuwa kai ka kawo naci bazaka iya kamawaba sai dai in da tsami in kuwa da tsanine kafin kahau an kamaka, eh haka ne baba, to amma jiya baka je ko inba? Eh gaskya banje ko ina ba sai sanda amaryar alhaji ta aike ni kuma anan ta tsaya har na dawo,.
Jijjaga kaii yayi to amma me ta aikeka ka siyo? Ruwa ta aike ni, Tom shikenan Baba Na gode, yauwa dan nan,.
“`slm sister naji commend dinku kuma Na gode da shawaran da kuka bani sosai Na gode amma zanbi base on mutane nawa kesan ashrim da kuma mutane nawa kesan usman,so kar a ga nayi abu a dauka ban dauki shawara bane no duk da naga ana San kada mu,“`by
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/6, 12:12 PM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
           πŸ’«πŸ’«πŸ’«
              🌟🌟
                 πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 79*✨
1:30 minal ta isa gidan Usman, dakyar Mai gadi Ya batta tashiga saida tamai karyar Usman ne Ya aiko to sannan ya barta tsayawa taii tana kallan  gidan bama tasan ta inda zata fara ba Dan bata San wannan part sarah take ba, wayan ta ta dauko, hello aunt gani fa nazu, OK ki Kalli hannunki Na dama zaki ga wani part nan zaki shigo, OK, part ta nufa, da sallama ta shiga,da sauri ta rungume sarah tana bata hakuri, Xama sukai ba wanda yace kala, sai can sarh tai magana, minal dad yaji waannan zancen? Aa Aunty bama Ya gidan yana Abuja wani aiki but next week zai dawo, ohh god ban San Ya dad zaiji zancen ba bansan da wanne ido zan kalleshiba, shiru taii tana kuka,.
Look aunty dad yana fahimta zai fahince ki, minal bama wannan ba bana san su Mama suji zancen nan, aa aunt kema kinsan dole suji, amma Aunty wakike zargi ke? Wlh ni ba wanda nake zargi ni kawai bansan me nawa mutuminba, .
Wayanta ce ta hau ringing,hakeey ta gani da kamar bazata dauka ba sai kuma kawai ta dauka, control kanta tai dan kar Hakeey  ta gane, hello sister Ya kike Ya Gida,shiru Hakeey taii sister me yake damunki naji muryan ki wani iri, ba komai sister, OK ganinan a hanyan gidanki, ai sarah najin haka tuni ta birkice, No bana gida kawai ki koma ni zanzo  sister kinsan wani abu? Aa, kina Ban mamaki kina cikin wani hali amma bazaki fadawa abokinki nifa a matsayin yar uwa Na dauke ki Amma bansan me yasa kike mum haka, am so sorry Hakeey bana Gida Yaya ya sake ni, wani uban burki ta taka what me kika ce subhannal yanzu kina ina? Ina gidan yaya Usman, OK Ban address ba musu ta bata,.
Mom kuwa asibiti takaii ashrim, bayan doctor ya gama bincike ,yake sanar da Mon bawai komai bane kawai yasa damuwa ne, haka suka koma gida,.
2:00 Hakeey ta isa gidan,.
BBπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/6, 1:25 PM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
       🌟🌟🌟🌟
         πŸ’«πŸ’«πŸ’«
            🌟🌟
               πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 80*✨

Ba wani wuya Mai gadi Ya barta ta shiga saboda sarah ta sanar maii, da sallama ta shiga, da sauri ta karasa ganin, yadda idonta Ya kunbura, sister kuka kikai ni Wlh da wannan Yar iskan Hafsat nasan bata da mutunci wato burinta Ya cika ko, kallanta sarah ta Dan bata gane me take nufi ba, sister me kike nufi waii? Ohhh kina nufin kice mun ba Hafsat bace tai maki sharri ba? Aa Hakeey ba itta bace duk yadda akai mutumin tsanata yayi, OK naji kafin abun Ya faru kun hadu da Hafsat,? Eh dazo part dina tana mun rashin mutunci ban kulata ba, nai tafiya daki, to bayan wannan shine fa wannan abun ta faru,mtswww kina abu kamar yarinya, Wlh nasan ittta ta hada komai, aa Hakeey zato zunubi, look sarah inadaii sir ba ganinku yayi kuna wani abunba, so ba ruwanki, kedai kawai kiyi kallo,.
Wayanta ta dauko tasa a free, hello ameera, yes Hakeey kwana da yawa?wlh sister dama wani aike Ya samu,  AI dama ke in aka ji kira ansan aiki Ya samu kuma wlhv dama Na jima ban sani yi aiki ba yanzu fada mun meke faruwa yanzu in zira kaya in tafi aiki, dariya Hakeey tai wannan aikin bana garaje bane bafa, ke ni aiki tsorana yake fada mun Maye mana?nan Hakeey ta sanar mata, wowww amma wannan aiki zaiyi dadi kuma Ma ga abu a fili,yanzu option biyu ne kodai naje a matsayin Yar aiki gidanta ko kuma in zama Friend dinta Amma fa Na biyu zaifi kudi, look nidai indai zaki gano mana gaskiya a shirne da koma nawa ne,kuma ni na biyun nake so, OK as you wish aiki na zai fara wani satin dole. Sai nayi bincike a kanta, OK na gode, me too haka sukai sallahma,
Minal ce tace aunty itta kuma wace wannan?
Ameeraa kenan A ce a iya basaja indai kina zargi Akan abu kiba bata aiki ba wani bata lokaci zata gano miki gaskiya Amma fa aikinta da kudi, so sarah Dan Allah ki daina daga hankalinki ina mai tabbatar miki gaskiya zata bayyana yanzu,kai kawai ta daga mata,.
Gida mom ta koma da ashrin sosai tamai wa,azzi Ya dinga bawa matar shi haddinta,.
Usman ne dashi da wani abokinshi hira suke amma kwata kwata hankalinshi Na wani wajen, Abdul ne Ya tabo shi friend meke faruwa,ba komai haba aboki plz, OK sharri akaiwa kanwata kuma ni ban yadda ba, wannan irin sharrii kenan? Nan dai Ya fada maii, Allah sarki aboki zan iya taimak Ma, yanzu abun da nake so kasan wata kawarta haka? Eh akwai wata kawarta Sadiya, good zan tai makama Xanyi ammafini dasu gaba daya daga itta har kawar tata kai kuma sai kaji da sauran,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/7, 10:19 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
           πŸ’«πŸ’«πŸ’«
              🌟🌟
                πŸ’«
*YAYANA MIJINA 81*
Ashrim ne zaune a parlour duk duniya ta mai zafi, da sallama Hafsat ta shigo murnushi Ya yi tare da amsa sallamar,zama tayi tare da fadin haba sweetheart wai Dan Allah maye haka dan matar ka tama abu shikenan sai Ya shafeni wannan wannan irin hukuncine? Kasan fa kana shiga hakkina sosai gskiya ka gyara, ajiyar Hart Ya sauke, kiyi hakuri Hafsat zuciya tace ta kasa manta abun da tai mun me amma kiyi hakuri,fari taii da ido ta kwanta a kafadan shi, dama kudi nake San zan sai kayan kwalliya ne, kallanta yayi kayan kwalliya yaushe Ma akaii auren harda zaa sai wani kayan kwalliya, haba sweetheart ni Wlh duk kayan basu min ba kawai nasa Zanje in zabo da kaina in kuma baza,a ban Ba shikenan,aa karki damu xan maki transfer, yauwa nawan, nagode, mikewa tayi ta shige daki,.
Sadiyaa ce ta nufi police station Kana ganin shigarta dole ka tausaya mata saboda yagaggun kaya tasa, lokacin da taje ameer baya nan, nan ta Sami wani, Dan Allah yayana tambaya nake,? Allah yasa na sani, akwai wani da aka kawo kwanki biyar da suka wuce Dan Allah ni kanwar shice kuma naji labarin yana nan wai ana zarginshi shine naxu in duba shi Dan Allah yayana, kallanta yayi up and down sosai Ya tausaya mata, shikenan amma minti bayar zan baki saboda ance kar abar kowa Ya shiga, yauwa na gode yayana, gaba yayi ta bishi a baya,.
Bari a kira miki shi, aa yayana kawai ka kaini can din, Tom shikenan, dakin da yake a ya shigar da itta sannan ya kara jajjada mata minti biyar,.
Da sauri ta karasa gun al, amin kallanta yayi da kyar Ya gane ta tamafi dacewa da shigar tata, hade raii yayi ki fadawq kawar ki Wlh muddin na gaji ashiri zan tona anzo. An ajjiye mutun anan, eyya al, amin kayi hakuri mana Yanzu Ma itta ta aiko ni, wayarta ta dauko ta kira Hafsat bugu daya ta dauka, ga al, amin din,.
yana karba ta fara Dan Allah al, amin ka rufa min asiri Wlh na maka alkawarin duk abin da kake so zan maka indai ka rufa min asiri sannan kuma na kara Ma kudi million daya zan baka, murmushi yaii baki da matsala, tun dai kince duk abin da na bukata Ba matsala, sai anjima kashe wayan yayi Ya mikawa Sadiya tana karba ta mike,tai waje Tana fitowa dai dai lokacin usman Ya shigo Dan yana bukatar ganawa da al, amin ,saurin juyar da kaii tayi dukda tasan da kyar ne yai saurin ganeta,.
Dasallama Ya shiga dakin al, amin,.
Lokacin da sadiya ta fito ameer yazo suna zaune shida Abdul, har takai bakin kofa ameer Ya kira ta, hantar cikinta ne Ya kada, hawayen karya ta kwakwalo ta nufi inda suke, kallanta ameer yayi, lafiya naga kina kuka inafatan kin sami ganawa da wanda kika zo nema ko? Daga maii KAI tayi alamar eh, shi sosai yaji tausayinta, dubu biyu Ya dauko Ya mika mata, karba tayi tana zabga godiya,.
Daga Abdul harshi ta basu tausayi,.
Zama usman yayi yana kallan al, amin bawan Allah ka fada min nawa aka baka kai wannan aikin, banzan kallo Ya watsa mai tare da juyar da kaii, yanzu kaii ace kanwar ka akawa haka zakaji dadi? Yanzu abin da kai kana ganin zakaci riba? Ban tabe baki ba abinda al, amin keyi, karshema kwanciyarshi yai, ganin baida niyar magana yasa, usman mikewa Ya fice,.
Sallama Usman da Abdul sukaiwa  ameer suka wuce,.gidan usman suka nufa,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/7, 10:45 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«πŸ’«
             🌟🌟
               πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 82*✨
Part na usman suka wuce sukaci abincin da Suka siyo sannan suka nufi part din da sarah take, da sallama suka shiga, ganin Hakeey da minal yasa Usman Mamaki,amma kawai yayi shiru Xama sukai Suka gaisa, sannan Abdul ya fara magana, sarah ki kwantar da hankalinki insha Allahu komai zai dai dai ki daina daga hankalinki saboda kar ki sami wata matsalan, daga kaii tayi bace komai, abincin da suka siiyo suka mika mata, karba minal tayi duk da sun ci abinci, wayan Hakeey ce ta Fara ringing ganin mom yasa tai saurin dauka, tabe baki taii tare da fadin mom kice bana nan mana, Tom ganinan zuwa tana kaiwa nan ta lashes wayan tare da mikewa, sarah sai kin sake ganina mom tana nemana a gida, mikewa sarah taii ta biyo the sosai tai mata godiya Ba komai tace saboda ta cancanti haka ai, sannan sukai sallahma,.
Usman ne Ya Kalli minal, sister nasan baki tambaya a Gida Ba kika fito saboda haka ki mike ki tafi gida, marai raicewa tayi haba yaya ni anan zan kwana murmushi yaii dole ki koma kuwa ko kinki ko kinso;hawaye. Ta Fara haba Sister kiyi hakuri mana kin fa San mom dinki, Dan Allah yaya ka nemo wanda yaiwa aunt wannan abun kagafa yadda ta koma;insha allahu sister karki damu, kifa kaii tayi a jikin kujera tana kuka,. Mikewa sukai suka fice dan suma zata sa su kukan a kofa ska hadu da sarah, kallanta Usman yayi sister kina da hutan Hafsat kishiyar ki? Kallanshi tai wai meyasa ake zargin Hafsat sosai, daga kaii tayi inda wanda nai musu a biki,.
Wayantata fara bincikawa sannan ta mika mai turawa yayi a phone dinshi sannan sukai sallama,.
Daki suka koma Usman Ya nuna mai hutan, kallan Abdul yayi yana kallan sadiya sosai, nan Ya tuna Ya ganta a prison,kallan usman yayi wnnan ce kishiyar tata?aa kawar tace, wowww friend kasan wani abu yau na ganta a station bayan ka shiga gun al,amin amma kaga shigan da tayi riga daban dan kwali daban that means zarginmu yazu dai dai kenan Hafsat ta aiko ta kenan, wowww aikin Will be easy, sosai Usman yaya mamaki,.
Haka usman da Abdul suke ta bincike sun gane gun zaman Sadiya da lokacin da ashrim ke fita daga gida,. Ameeraa kuwa sosai tai bincike akan Hafsat, har ta shirya yadda abun zai gabata,.
To masu karatu ku biyo ni
“`slm friends naga comment dinku sosai na gode sannan wadanda ban amsa musu suyi hakuri amma Wlh bude naga sakonsu kawai dai comment dinne na gaji dayi, sannan wanda suke San na sasu a group Wlh banda group dama group din wata sister nace kuma na duba naga Ashe a cike yake, sannan masu san novel dina daga farko Wlh sunyi yawa bazan iya bi ina turawa ta private ba saboda kuna da yawa Dan Allah ku tambaya a group nasan bazaku rasa ba thanks for commend sisters“`
From Hajara muhammad Falalu Mami natty girl
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/8, 10:27 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«πŸ’«
             🌟🌟
               πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 83*✨
Yau Ya Kama laraba sati biyu da sarah tabar gidan ashrim kenan,.
Kwalliya taci sosai dan sunyi da sadiya zasu hadu a gun shakatawa, dakin ashrim ta nufa da sallama ta shiga, kwata kwata bai ji taba, saida ta zauna kusa da shi, da sauri Ya dago yana kallanta, murmushi yayi,ya akai? Uhmm dama zamuyi magana da sadiya shine zanje in hudu da itta kuma gashi man mota Ya kare, kallanta yayi sati biyu dayin biki zaki fara fita? A to laifine nifa Wlh bazaka takura min Ba sai kace wata matar soja zaka kulle ni, Hafsat ni kike wa rashin kunya? Ai muddin zaka takura min Wlh wannan Ma kadan ka gani, ko? Eh kuma Wlh in baka Ban kudin mai Ba Allah xakaga rashin mutunci, juyawa yayi yaci gaba da abin da yake, ohh hakan yana nufin bazaka Ban ba kenan? Eh baxan bayarba kuma kika fita nada izinina Ba, tab ai Wlh baka isah hanani fita ba, tana kaiwa nan ta fice yana kiranta ko juyowa, hakan yasashi bin bayanta har ta shiga mota tayi reverse Lallai xaki gane baki da wayo,.
4:30 acan tai mata, zama tayi tare da other snacks da lemon, kiran Sadiya take Amma not available, tsaki tayi tare da ajjiye wayan, dai dai lokacin Ameera ta karaso, hii, kallanta taii tare da fadin hii too, zan iya zama? Kallanta Hafsat tai from up to down, to AI Ban sankiba zan zauna dake, come on Hafsat ni ai na sanki, kallata taii da mamaki har name dinta ta sani kenan kujera ta jaaa ta zauna tare da fadin karkiyi mamaki sister nasan baki sanni ba Amma ni na sanki kinsan taya akaii na sanki? Daga kaii tayi alamar aa, OK tun kan bikinki da ashrim na sanki dake da kawarki Sadiya kuma tun ba yauba nake San haduwa dake amma Allah bai yiba any way tunba yauba nake San zama friend dinki hakan yasa nasan sunanki duk da baki gayyaceni bikin ba amma naje, bari kiga hutunan da nai miki da mijinki a wajen biki and yes kuma kina da kishiya, ni banma saniba sai ran biki ran bikin Ma agun MC, hutunan ta mikawa Hafsat karba tayi tana kallo sunyi kyau sosai, murmushi tai ta mika mata, nagode da kulawa saidai gaskiya bana kawa da wadda ban saniva am sorry,.
Shiru tayi alamar bataji dadi ba,kallanta Hafsat tayi ittama bace kala ba, mikewa Ameeraa tayi alamar barin gurin, sorry sister da wasa nake miki dama so nake naga yanda zakiyi acting ne, murnushi tai tare da komawa ta zauna, yanzu kin yarda in Xama friend dinki kenan? Daga mata kaii tayi alamar eh, Wowwww sosai tai murna kamar ta rungumeta;kallanta Hafsat tai to gashi bansan name dinki ba? Sunana Zainab ana cemum Ameeraa, mika mata hannuntai nice too meet you Ameeraa ,itta Ma mika mata tayi nice to meet you too, haka sukai ta hira,.
Sadiya ce a hanya sai gudu take dan tasan by now Hafsat na jiranta, jin motan tana tsayawa yasa taii parking a gefe ta fito, tayan motan tayi faci,buga motan tayi tare da fadin ohh god,. Parking yayi kusa da itta tare salamau alaikum yan mata, dagowa tayi, ido ta zare tasanshi a police station, Yan mata lafiya dai ko? Ganin Ya nuna bai ganeta Ba yasa tace Wlh motananae yai faci gashi ina sauri ne,. Eyya in bazaki damuba bari in rage miki hanya inyaso daga baya sai nasa akawo miki motan gun da kike, ba tare da tunani ko musu Ba ta shiga motanta ta dauko jaka da wayoyinta ta shiga motan shi,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/8, 10:50 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
      πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
         🌟🌟🌟🌟
            πŸ’«πŸ’«πŸ’«
               🌟🌟
                  πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 84✨*
5:15 suka isa gurin dai dai lokacin Ameeraa tai mata sallama ta tafi,.
Kallansi tai tare da fadin na gode fa, murmushi yai nine da godiya da aka shiga motana, murmushi tai Tare da shirin fita, aa key Na motan naki inyaso in an gyara zansa akawo miki nan din, kallanshi tai sai kuma tai murmushi ta mika maii, karba yayi but your number plz kinga sai in tambayeki IN ankawo motan, karban phone dinshi tai ta rubuta mai sannan sukai sallama,.
Hafsat na ganinta ta dauke kaii tare da hade rai murmsHI taii sorry, Wlh motanane Ya sami matsala, tsaki taja shine baxaki kirani ki fadan mun ba zaki barni anan tun bayan la,asar ?to ai nace ayi hakuri,,to akan me zamuyi magana? Akan wannan Dan iskan mijin nawa mana kwata kwata baida sakin kudi Allah Ya fiya mako Dan Allah ki fada mun yadda zamuyi dashi, oshh so easy kice mai business zamu fara kawai, kina ganin zai yadda ya bani? In wannan baiyi aikiba ai akwai wata hanyar, shikenan shiyasa nake sanki besty haka sukai ta hira har abdul Ya aiko mata da motan sannan suka tafi perty.
Dad ne a parlour mom tana sanar mai abin da Ya faru, kallanta yayi wannan ai shashanci taya zaai Ya yanke hukunci a cikin fushi tsabar baida hankalu yar uwarshi zaiwa haka Lallai kice mai ina San ganin shi, wannan AI shashanci ne, kallanshi tai haba alhaji inkaine ka kama da wani wanne hukunci zaka yanke? Innalillahi zan furta sannan in fita a dakin bazan kara miki magana Ba sai nayi bincike sosai in na tabbatar da zance gaskiya ne a laokacin zan dauki mataki, haba alhaji Wlh fada kake, fada nake ko? Dama koma maye ai ke kika jawo yana kaiwa nan Ya Mike Ya bar gurin,.
Tsaki tayi dai dai lokacin wayanta Ya Fara ringing, ganin son yasa ta dauka da sallama ko amsawa baiyi ba yafara fada mata shifa Hafsa ta isheshi Wlh zai dauki babbam mataki, yi hakuri son gobe kazo min da itta zan mata magana, jijjaga kaii yayi tare da mata sallama,.
Ba itta ta dawo gida ba sai wajen 10:00 na dare yana parlour yana jiran zuwanta, ko sallama babu ta shigo, kallata yayi daga ina kike? Ina ruwanka dauke ta yayi da mari daga ina kike, ni ka mara? Na mare ki nace daga ina kike, nace inda ka aiken, Tana kaiwanan tayi sama kallata yayi dole zai dauki mataki dole zai koya mata hankali zatasan bata da mutunci,.
Washe gari
10:00 yagama shiri Ya nufi dakinta, da sallama Ya shiga bacci take da alama batama tashi ba, bubbuga kafarta yayi, mika tayi tana kallanshi, lafiya? Ki shirya mom nasan ganinki, mom kuma intana San ganina tazo gidana mana. .
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: [11/11, 9:02 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
      πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
         🌟🌟🌟🌟
            πŸ’«πŸ’«πŸ’«
.              🌟🌟
                  πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 85✨*
Kallanta yayi da mamaki, mom fa nace miki, eh na Sani babar ka ina? Jijjaga kaii yayi ya fice daga dakin, mota ya hau sai gidansu, da sallama ya shiga parlour, da faraa ta amsa maii, ina Hafsat? Ajiyan zuciya ya sauke, tace IN kin matso Kije ki ganta acan mana, kallanshi taii haba son yaushe ka fara karya? Aa to shikenan mom ki kirata kiji da bakinki mana, wayanta ta dauka sai ringing wayan take har sau hdu ana biyar dinne ta dauka tana fadin wai Dan Allah wayen da bazai bar mutun ya hutabane? Saida mom tadanyi shiru sai kuma tace mom ce Hafsat nace kuzo shine naga ban ganki ba nace bari inji lafiya? Nifa kinga mom Allah bana San takura indai ana San ganina ai sai azo gidana ammma ni Wlh ban shirya fita Ba tana kaiwa nan ta kashe wayan, da kallo mom tabi wayn duk jikinta yayi sanyi ranta ya Fara baci amma saita danne, kallanshi taii ka mata wni abun ne? Aa mom ni Ba wani abun dana mata, haka kuke zama da itta kenan? Eh mana, jijjaga kaii tayi aikuwa da sake,dai dai lokacin dad Ya fito daga daki, kallo ya bashi dashi, gaidashi ashrim yayi, bayabo Ba fallasa ya amsa sannan ya daura da, naji abun da kayi amma ka sani duk sanda wani abun ya taso Wlh bazan je ina ruko akan shiba kaji Na fada maka yana kaiwa nan Ya fice,.
Hafsat kuwa bayan ta gama waya, toilet ta shiga tai wanka ta dauki kwalliya sannan taje kitchen ta hada tea, bayan ta gama ta nufi dkin ashrim, bincike ta hau yi, tajawo nan ta jawo can, wata loka ta Gani a kulle, tsaki taja sai Na Nemo key din kuwa Na bude, sosai take duba dakin amma ta rasa key din, hakan yasa tajaa tsaki,har zata fita sai kuma ta dawo ta duba saman wardrobe dinshi, nan taga wani key, daukowa tayi, kallan key din tayi sai kuma taje gun lokan ta bude, kudi ne daga sama har kasa kadanne baisa lokan ta cika ba, Wowwww ta furta yau da hannun dama Na tashi kenan, dakin yan dubu dubu tai ta ajjiye sannan ta dauki Yan sari biyar biyar, ko wanne saida ta taba sannan ta rufe lokam yadda bazaa gane ba, ta mayar da key din sannan tabar dakin,.
Sarah ce zaune a parlour tana karatun al, Quran, da sallama Usman Ya shigo, hakan yasa data kaii aya ta ajjiye, yaya ina kwana? Lafiya qlau sister, yaya damaa inasan in tambaye ka ko dad Ya fawa su Mama, aa bai fada Ba nadai roke shi karya fada muna bincike ne, yauwa tace, dai dai lokacin minal tai sallama ta shigo, har kasa ta gaida Usman sannan ta zauna, zuwanta da minti biyar saiga Hakeey ma ta shigo, itta gaisawa sukai sannan ta zauna, kallan sarah tai sister aikinmu Na tafiya daidai  Ameeraa tace mum yau zataje gidan Hafsat zata bigi cikinta, tabe baki kawai sarah taii, Usman ne Ya kalle ta yana neman karin bayani, nan ta fada mai plan din da suka hada sosai yaji dadi kenan Abdul basai ya wahalar da kanshi ba dama irin wannan sai matan, sallama yai musu sannan ya kira Abdul ya fada mai yace su hadu a police station su San yadda zasuyi su sa al, amin ya fadi gasiya da haka sukai sallama,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/12, 11:06 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
  🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
       🌟🌟🌟🌟
         πŸ’«πŸ’«πŸ’«
           🌟🌟
              πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 86*✨
Kusan tare suka nufi police station din,gaisawa sukai suka wuce ciki, ameer Ma yana yan,gaisawa sukai sannan al amin ya nufi gun da al, amin din yake, da sallama ya shiga, shikuwa ko kallanshi baiba balle Ma yasa ran zai amsa mai, zama usman yayi yana kallanshi, kallan shi al, amin yayi malam kafa San kana shiga hakkina kazo ka wani jibge ni anan alhalin banda laifi Wlh Allah zai kama ka, murmushi usman yayi, ka fada mun nawa aka baka kayi wannan aikin Wlh zan ninka Ma shi,kallan al, amin yayi sai kuma ya kau dakaii, nankawa infa ya ninka Na sami million 2kenan fa ko, duk a cikin ranshi yake wannan tunanin, kaii al, amin gara ka fadi gaskiya kaga ya kamata ace kabar wannan gurin amma anzo an jibgeka itta kuwa tana can tana abin da taga dama kai kuma kana nan, jijjaga kaii yayi alamar gaskata abinda zuciyan shi take fadamaii,duk wannan avin da yake usman Na kallashi murmushi yai karka damu zan baka nan da gobe inyaso kayi tunani, yana kaiwa Nan Ya wuce, shikuwa al, amin har Ya yanke hukunci ammma bisa wasu sharadaii,.
Da sallama Ameeraa ta nufi parlourn Hafsat, amma taji shiru sai Tv da yake ta aikin, Hafsat kuwa tana can Sama tana faman girga kudin data tara,cikin daga murya ta kara kwada sallama, hakan yasa  hafsan taji da sauri ta ajjiye kudin ta fito ganin Ameeraa yasa ta fara murmushi  yau babbar bakuwa na nayi?murmushi taii tare da fadin Wlh ga gurin zama fridge ta nufa ta dauko mata drink, zama sukai suna hira sosai, minti goma da xuwa Ameeraa sadiya tai sallama ta shigo nan aka Kara bude wata chaftar, saboda sun saba yanzu sosai,.
Ameeraa ce ta Kalli Sadiya tana fadin Wlh zama da kishiyi Bala, i ne kwata kwata kishiyata ta hanani sakat da niya nai in kulle bakina inyi shiru basai Na fada muku ba amma ganinai  bani da wani abokin shawara ni Wlh da nasan wani boka Wlh da saina San yadda zanyi in mata kurciya shegiya duk tabi ta mallake mun miji, sosai Hafsat taii dariya boka fa kika ce yo aimu mune bokan kunmu wai da baki San inna da kishiya bane,? Kallanta tai aikuwa Na sani kuma duk zuwana gidannan bana ganinta ko lafiya, dariya sosai Hafsat irin dariyar mugaye, Ai yau wajen wata daya da satit tuka da barinta gidannan ke ina da kwana biyu a gidannan tabar gidannan, da wannan Na rike shi amatsayin dagani sai Sadiya zamu sani amma tunda kin kawo kukan ki karki dama bari in baki labarin Irin makircina,gyara zama tai sosai ta bude vaki zatai magana aashrim yai sallma ya shigo, kallan sama do kasa yai musu yai gaba abinshi, ganin hakan ysa sadaiya da Ameeraa mikewa, GA mai gida ya dawo bari mu baku guri, kallansu tai To Dan ya dawo shikenan sai ku tafi? Haba ke kuwa Hafsat mai gidane fa, OK baki San in fada miki yadda zaki kori kishiyar taki? Aa Allah yayakaimgobe karkina bani labari Mai gida ya fito sai anjima, bin bayansu taii gobe kizu zan baki labari aimu bazamu zauna da kishiya ba, haka sukai sallama suka wuce,.
Direct gidan su sarah Ameeraa ta nufa,.
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[11/12, 11:32 AM] πŸ™‹Hajara Mami natty πŸ’ƒ: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
       🌟🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«πŸ’«
             🌟🌟
                πŸ’«
*✨YAYANA MIJINA 87*✨
Da sallama ta shiga part din dasu sarah suke cika su uku Hakeey da sarah WA minal, Xama tayi suka gaisa sannan tasa musu video record din data Fara yi lokacin da Hafsat ta Fara zuba kamar kanya, kalla sukai sosai sarah tai mamaki dan bata kawo cewa Hafsat zatai mata haka Ba, to taya har ta hada wannan abin batare da sarah ta sani sosai take yiwa kanta tambaya, Hakeey ta katse ta amma gaskiya sir aahrim bai kyauta Ba dama bai shigo VA saida ta gama bada bayani, dariya Ameeraa tai aini hakan yamun dai dai Dan dama bana so ta fada tashi daya kinga zata iya zargi inna nuna Na matso da inji yadda abin yake amma komai a hankali ake binshi, jijjaga kai sukai, haka sukai ta hira, sai wajen LA asar sukai mata sallama sannan duk dinsu suka tafi aka barta itta kdai, daki ta nufa tai wanka yau tana jin dan farin ciki, bayan tayi wanka tai sallah sannan tasa kaya tai light makeup abin da ta dade bataii Ba kenan,.
Gerden Na gidan ta nufa sosai ta birgeta gasu ayaba sun Fara yado, ga wata flower sosai flower ta birgeta amma tai mata tsayi Ba zata iya cirowa Ba tsalle ta fara amma ina, usman dake bayanta yai murmushi tare da karasa gun datake, gurkusawa tayi tana sauke nunfashi, jin mutun abayanra yasa tai saurin dagowa, murnushi yai baki da tsayi bari in dauko miki, murmushi tai ta matsa gefe, hannu ya daga ya ciro, mikamata yayi tare da fadin I love you sarah, murmushi tai ta karba ta shinshina ta lumshe ido, kallan shi tai tare da fadin love you too yayana mijina insha Allah hu, sosai taji dadin kalamanta, kujeran gun suka zauna suna hira tare da tuna rayuwar su ta baya,.
Mom kuwa tunda ashrin ya fita duk ta damu dama haka suke zama da Hafsat Amman baai fda mataba, daukar key motant tayi ta nufi gidan, da sallama ta shiga gidan, Hafsat da take parlour ta turo baki ta zauna a kujeran kusa da tata, ko gaidata batai ba, kallata  Mom tayi Hafsat kina lafiya kuwa kamar baki ganni ba, dauke kaii tayi tare da fadin ina wuni? Bana so Lallai Hafsat yau Na tabbatar baki da kunya zan kira mamanraki inji in itta tace kidinga haka, itta dai Hafsy batace kala dan haushin mom take ji wai ta fiya sa mata ido, dai dai lokacin ashrim ya sauko yayi mamaaki da ganin mom, WA, azi mom ta Fara musu yanzu a haka zakuyi ta Xama sai Ya yanku sun taso sun ganku a haka? Da sauri Hafsat ta kalleta yaya AAllah ya sauwake in haifi yayana a nan gidan so tasu su ga ubansu yana da mako AI indai Na haifi yayanaa a gidanna to sai uban su Ya canza hali, 
ByπŸ™‹Hajara Mami natty girl πŸ’ƒ
[12/27/2016, 4:51 PM] Queen Hakeey: πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
   🌟🌟🌟🌟🌟
     πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
        🌟🌟🌟
          πŸ’«πŸ’«
*YAYANA MIJINA 88*
Sosai mom ta girgixa da jin kalaman Hafsat to me take nufi Tana nufin zata yadda ta haihu da danta Ba baxata hada jini da itta ba duk yadda ta dauki Hafsat tamkar yar cikinta amma a banza, sarah ce ta fado mata a rai yarinya mai ladabi da biyayya Amma haka ta tubure bata santa dan kawai su yaya daya suke haifa amma yanzu gashi dayanma Hafsat nasan ta hana ta, Lallai kuwa dole tasan abun yi kallan Hafsat tai yadda take wani kada kafa ko respect bata bata, yawanta ta dauka ta kira mom din Hafsat again tare da fada mata su hadu a gidan Hafsat, haka suka zauna sukai shiru kamar gidan kurame ba mai cewa eh ko aa,ba,afi minti goma Ba saiga mom din Hafsat tazu  da gudu Hafsat ta fada jikinta tana shagwaba, zama tayi suka gaisa da mom hai hai dan haushint take ji daga itta har dan nata wai sun hana yarta sakat, mom ce tai gyaran murya dama, abin da yasa nace kixo shine yarannan basa xama lafiya shine nake San mu xauna muyi musu fada tun har Hafsat Tana fadin itta baxata haifi yara a gidannan ba, kallanta mom din Hafsat tai kallan rashin mutunci, yo dama danki dan mako taya zaai su zauna lafiya ace wai kudin sawa mota petrol Ma baxai bayarba tsabar mako gaskiya da sake nima Na goyi bayan yata ehe, kallanta mom tayi sosai ranta ya Fara baci, yanzu harira abun da kike fada ya dace ai zancen ki goyi bayan yarki bai taso Ba nidin ganin Kikai Na goyi bayan nawa dan kome AI gani nayi Ya kamata ai musu fada su gyara, kings lubabatu ni yata bata da wani kuskure danki zaki jawa kunne ya gyara halin shi aure wata daya da satituka har an Fara samun matsa haba wannan abu da mai yai Kama?.nidai iya abun da zan iya fada kenan saiki sa danki ya canza hali kinga tafiyata, tana kaiwa nan ta dauki jaka tare da mikewa Hafsat kudade tai ficewar ta,.godiya Hafsat tai mata, kallan su tai dadinta Ma muma da kudin mu da abin sai ya fi haka, sannan mom plz in kin gama ki rufe mun kofa, mikewa ashrim yai da niyar dukanta Dan ranshi ya fara baci mom tai saurin riko shi, itta kuwa Hafsat wucewa tai ciki abinta,.
Haba mom nifa bazanz Iya zama da wannan Yar iskar ba kiga rashin kunyar da take miki sannan in ci gaba da Xama da itta, murmushi tai hakuri xakai son Yarinta ce take damun ta kayi hakuri da itta watarana sai labari, yarinta mom yarinta fa kika ce, to naji yarinta itta kuma uwarta tsofa ke damunta,?shiru tayi dan bata da amsar tambayar, hakan yasa ta Mike tare da fadin ni zan wuce kuma Dan Allah kadinga bawa yarinyar nan kudi Dan Allah bana San abin da zai ja mana magana,, shidai shiru yayi dan shi yaji Ma Ya tsane ta Tashi daya,.
Washe gari
Usman sai 4:00 ya bar Gida yana suna ta hira da sarah, bayan sallan isha ya nufi police station shida Abdul, direct dakin al, amin ya nufa, shikuwa al,amin you dade yana jiran zuwashi, zama yayi suka gaisa, to malam al, amin me ka yanke game da zancen mu? Murmushi yai, na yanke shawara zan fada maka gaskiya amma bisa wani sharadi, kallanshi yayi wannan sharadin?
      *YAYANA MIJINA 89*
   Gyara Xama yayi sharadi Na farko bazaka shigar da karata koto ba sannan kuma wacce ta Sani aikin bazaka sanar mata dana fadi gaskiya ba, kallanshi Usman yayi meyasa baka San a sanar mata da gaskiya me kuma yasa baka San in shigar dakai koto, murmushi yai tabbas abin dana yi yaci ace an kaini koto amma kuma Isan in fada maka nayi nadamar abin da nayi nasan nayi babban laifi da har kudi suke rudata nake aikata abun marasa kyau, abinda Allah Ya hana tir da masu zuciya irin tamu Wanda suke ganin basa samu kuma suka dauka bazasu taba samu Allah yasa mufi karfin zuciyar mu, sannan dalilin daya sa nace kar a sanar mata shine inasan in koya mata hankali nasan da zarar mujinta yaji komai sakinta xaiyi kafinnan taban kudin aikina, bayan ya sake zan tuna mata da alkawarin data dauka kan cewa komai na nema zata Ban, murmushin mugunta yayi xan nemi ince zan aure ta nasan bazata yarda ba, inkuwa taki wannan shirrine dan itta kadaice hanya da zan fanshe aikin da tasani Na raba Ma, Aura ta wanda ni Ban taba irin wannan nidai karkari inyi sata shine nawa, sannan kuma zancen kudi kabar kayanka Na gode bana so karancin dakamun Na hanani shiga kota ya gabatar,.
Sannan abu na gaba wannda ya sani aikinnan ba kuwa bace illah Hafsat kishiyar ta nasan xaka so kaji yadda abin ya Fara nan Ya bashi labari from a to Z, ajiyar zuciya usman Ya sauke tare da mikewa shikenan aiki yazu karshe ficewa yayi, Ya sanar dasu ameer sannan yace a fito da al, amin din, bayan ya fito aka sallame shi,.
     4:00 Ameeraa ta sauka gidan Hafsat itta da sadiya saida sukaci suka sha sukai nak,itta dai Ameeraa batai magana ba, ta nuna ta manta, kallanta Hafsy tai yauwa bari kiji yadda nai Na kuri sarah a gidannan, sosai Hafsat tasa vedio record din yadda zai dauke su sosai yadda bazasu lura ba sosai Hafsat ta bude baki Tana kura bayani, inda Ameeraa kijin dadi shikenan ta gama aikinta, bayan ta gama bata labari Ameeraa tai ajiyar zuciya gaskiga ke A ce amma ni ina ganin wannan zai yuyu a gidana Ba dan Wlh akwai tsaro sosai dan baki taba zuwa bane nidai kawai kiban wata idea, zata bude baki tai magana wayanta ya fara ringing al, amin ta Gani da mamaki ta daga, ko sallama babu yace mu hadu,  zaranda hotel zamyi magana, kallan wayan tayi itta bata da kudin da zata bashi Ma, dai dai lokacin ashrim yai sallana .ko kallansu baiba ya wuce, su Ameeraa ma mikewa sukai sukai mata sallama inda itta kuma ta nufi dakinshi dole kudi yau ya fito,.
Ameera Na fita ta kira Hakeey tare da fadin su hadu a gidan Sarah, komai yayi dai dai, da murna Hakeey tadauka car keys nata ta nufi gidan Sarah, inda Usman ke hanya cike da farin ciki,.
By Hajara Mami natty girl
*YAYANA MIJINA 90*
Sarah dake Gida Tana kallo,duk ta gaji da zama itta kadai,jin karar mota yasa ta fito, usman ta gani shida Abdul, murmushi tai tare da karasawa sannu yaya sannu abokin yaya, abokin yaya kuma sunana Abdul Ba abokin yayaba, murmushi tai to sannu yaya Abdul, jin horn yasa su kallan gate din, Hakeey ce ta shigo,ganinsu yasa tai parking a bakin gate din ta fito, Amera kuwa a waje tai parking ta shigo,gaisawa sukai, Ameera ce ta fara magana to shikenan Allah yayi dai yau komai ya dai dai saboda ta fada mun duk yadda abin ya wakana yanzu dai mu shiga daga ciki insa muku a plasma TV kuka gani haka kuwa akai, sa musu tai inda Hafsat ta zage tana ta zuba, jijjiga kaii Hakeey tai wannan matan baata da hankali bai kamata a kirata da Mace ba saboda bata kishinsu, nan usman Ma Ya fada msu yadda sukai da al, amin, itta dai sarah tayi shiru bata San taya zata sakawa Hakeey da yaya usman da Ameeraa akan taimakon da suka mata dan badan suna bata taba kawowa cewa Hafsat ce tai mata wannan abun, Ameera ce ta Mike tare da fadin zata wuce hakama Hakeey, sarH ce ta raka su sai godiya take zuba musu,kaii sarah godiyam ya isa haka plz ai komai yiwa kaine, sannan next week zaa koma skull sai mun hadu scan hanifa kuma inajin gobe zata dawo taje logas gun yan uwant,ok Allah Ya kaimu sister da haka sukai sallama,.
Dta koma part din nata Ma su usman basa nan hakan yasa ta shiga daki tai sallah tare da godewa Allah da yasa mata komai yazo da sauki,.
Mom kuwa haka ta kuma gida duk ranta a bace, dakinta ta wuce dad dake xaune a parlour yasan tana cikin tashin hankali amma fushi yake da itta.
  9:00 sarah tai shirin bacci ta zunbula katon hijab ta nufi part din Yaya Usman da sallama ta shiga, yana dube dube a laptop, zmaa tayi sannu yaya, yauwa sarah kinsan wani satin zaa koma skull? Eh dazu Hakeey take fadamun, dama yaya godiya zan maka Na gode Allah Ya saka sa alkairi Allah yasa aljannace makomarka, murmushi yai Na gode sarah, ki shirya gobe za muje Jigawa gun mama da baba mu sanar musu komai, cike da murna tace Dan Allah, daga mata kai yayi, yauwa yaya wannan hutun bakaje hutu gida Ba,wayanshice ta fara ringing, dauka yayi tare da fadin zan kirakk anjima, jin yace zan kiraki yasa ta hade rai wato yayi budurwa kenan, bata karawa cewa komai Ba ta mike tare da fadin saida safe,.
By Hajara Mami natty girl
YAYANA MIJINA 4